Isa ga babban shafi

Tinubu na ganawa da jagoran NNPP a Abuja

Shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu, na ganawa da jagoran jam’iyyar NNPP, Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso a fadar Villa da ke Abuja.

Zababben shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu daga hagu, da kuma Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso.
Zababben shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu daga hagu, da kuma Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso. © premiumtimes
Talla

Kwankwaso wanda ya kasance a matsayin na hudu, a zaben shugabancin kasar da aka yi a watan Fabrairu, shine ya wakilci jam’iyyar ta NNPP.

Shine dan takarar shugabancin kasar na farko da ya ziyarci sabon shugaban a Aso Rock.

A watan jiya ne dai Kwankwaso ya gana da Tinubu a birnin Paris na kasar Faransa, inda suka dauki tsawon sa’o’I hudu suna tattaunawa kan batutuwan da suka shafi kasar.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.