Sama da mutum 20 sun mutu a ruwa a kokarin tserewa 'yan fashi a Sokoton Najeriya
Mutane 23 ne aka tabbatar sun rasa rayukansu a yayinda suke gudun tsira a daidai lokacin da yan ta'adda suka kai masu hari a wasu kauyukan karamar hukumar Tureta dake jihar Sokoto a tarayyar Najeriya.
Wallafawa ranar:
Kunna - 00:51
Talla
Al'amarin dai ya auku ne ranar Laraba, lokacin da yan ta'addar suka kai wa kauyun dake tsakanin Tureta da Shagari a jihar Sokoto da kuma Gummi ta jihar Zamfara hari.
Latsa alamar sauti domin sauraron rahoton Faruk Mohammad Yabo daga Sokoto.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu