Najeriya-Abuja
Cewa na yi a kare lafiyarmu ko mu ki fita zabe - Imam Khalid
A karsken makon da ya gabata aka dakatar da babban lımamın masallacın jumma`an gıdajen `yan majalısar dokokın tarayyar Najeriya da ke Abuja bısa zargın gabatar da hububar da ke iya tunzura jama’a don yi wa gwamnatı bore.Matakin dai ya haifar da ra’ayoyi mabambanta a tsakanın ai`ummar Najeriya.Ga wakılınmu na Abuja Mohammed Sanı Abubakar dauke da rahoto.
Wallafawa ranar:
Kunna - 01:43