Najeriya-Lagos
Karancin man fetur a Lagos ya jefa masu ababen hawa a tsaka mai wuya
Masu ababan hawa a Najeriya sun shiga tsaka mai wuya sakamakon karancin man fetur a gidajen mai da kuma samun gurbataccen man da wasu ke sayarwa. Nasiru Sani ya zagaya unguwar Ikoyi dake birnin Lagos domin ganin yadda matsalar take, kuma ga rahotan da ya hada mana.
Wallafawa ranar:
Kunna - 03:29