Najeriya-Lagos
Gwamnonin arewa sun bukaci daukar matakai kan rugujewar gine gine
Gwamnaonin yankin Arewa maso yammacin Najeriya sun bukaci daukar matakai masu tsauri domin kare rushewar gine ginen dake haifar da rasa rayuka a cikin kasar.Gwamnonin sun bayyana haka lokacin da suka kai ziyarar jaje wa gwamnatin Jihar Lagos.Abdullaye Issa na dauke da rahoto a kai.Latsa alamar sauti don sauraron rahoton.
Wallafawa ranar:
Kunna - 01:30