Najeriya-Lagos
Ana ci gaba da laluben wadanda gini ya birne a Lagos bayan gano gawarwaki 22
Jami’an ceto na cigaba da fafutukar zakulo mutanen da gini mai hawa 21 ya rufta kansu, ko dai a raye ko kuma a mace, a unguwar Ikoyi da ke birnin Legas a Najeriya, inda kawo yanzu alkaluma suka nuna adadin mutanen da suka rasa rayukansu ya haura 20. Nura Ado Suleiman ya leka wurin da lamarin ya faru kamar yadda za a ji cikin wannan rahoto.
Wallafawa ranar:
Kunna - 01:33