Isa ga babban shafi
Yanayi-Afrika

Rahoto kan yadda gurbatacciyar iska ke kashe mutane miliyan 7 duk shekara

Yayin da aka fara taron sauyin yanayi na COP26 a Glasgow, wani rahoton hukumar lafiya da Duniya ya bayyana cewa kimanin mutane miliyan 7 ne ke mutuwa a duk shekara  sanadiyyar shakar gurbatacciya iska, abin da ke jefa fargabar karuwar adadin, matukar kasashen duniya basu dauki matakan dakile gurbatar muhallin ba. Najeriya dai na daga cikin kasashen da gurbatacciyar iskar ke halaka jama’a a cewar rahoton. Wakilinmu Abubakar Isa Dandago, ya duba mana batun cikin wannan rahoto

Gurbatacciyar iskar da ke hallaka mutane miliyan 7 a duk shekara.
Gurbatacciyar iskar da ke hallaka mutane miliyan 7 a duk shekara. Hector RETAMAL AFP/File
Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.