Najeriya - Legas
'Yan Najeriya da dama basa kiyaye dokokin yaki da Korona
Yayin da Najeriya ke fuskantar dawowar cutar Korona zagaye na 3, har yanzu wasu jama’ar kasar basa mutunta umurnin masana harkar lafiya na kare kan su daga yaduwar cutar ta hanyar amfani da kyallen dake rufe baki da hanci.
Wallafawa ranar:
Minti 4
Talla
Nasiruddeen Muhammed ya ziyarci unguwar Obalende dake Lagos, daya daga cikin jihohin da aka fi samun masu harbuwa da cutar kuma ga rahotan da ya hada mana.
Rahoto kan rashin mutunta dokokin dakile yaduwar cutar Korona Legas
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu