Najeriya
Ana zargin 'yan kasa' da haifar da ambaliya a Lagos
Ambaliyar ruwa ta yi gagarumar barna a wasu yankunan jihar Lagos da ke Najeriya, lamarin da ya haddasa asarar dimbin dukiya, yayin da al'ummar jihar suka mika kokon bara ga gwamnati don samun tallafi. Sai dai wasu daga cikin wadanda ibtila'in ya shafa sun zargin 'yan kasa' da ake kira 'Omo Oni le' da haifar da ambaliyar.
Wallafawa ranar:
Talla
Kuna iya latsa alamar sautin da ke kasa domin sauraren cikekken rahoton Usman Ibrahim Tunau wanda ya kewaya sassan jihar.
Ana zargin 'yan kasa' da haifar da ambaliya a Lagos
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu