Najeriya
Red Cross ta koya wa 'yan jarida aikin jin-kai
Kungiyar Agaji ta Duniya, Red Cross da hadin-guiwar takwararta ta Najeriya, ta kammala taron bita na kwanaki uku da ta shirya a birnin Lagos, in da ta horas da ma’aikatan yada labarai yadda ake gudanar da aikin jin-kai a jaridance da kuma aikin bada taimakon farko kafin zuwa asibiti wato First Aid. Kuna iya latsa alamar sautin da ke kasa domin sauraren cikakken rahoton Ahmed Abba da ya halarci taron.
Wallafawa ranar:
Talla
Red Cross ta koya wa 'yan jarida aikin jin-kai
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu