Isa ga babban shafi
Najeriya

Red Cross ta koya wa 'yan jarida aikin jin-kai

Kungiyar Agaji ta Duniya, Red Cross da hadin-guiwar takwararta ta Najeriya, ta kammala taron bita na kwanaki uku da ta shirya a birnin Lagos, in da ta horas da ma’aikatan yada labarai yadda ake gudanar da aikin jin-kai a jaridance da kuma aikin bada taimakon farko kafin zuwa asibiti wato First Aid. Kuna iya latsa alamar sautin da ke kasa domin sauraren cikakken rahoton Ahmed Abba da ya halarci taron.

Lokacin da ake koyar da 'yan jaridar yadda ake bayar da taimakon farko ga jama'a kafin zuwa asibiti
Lokacin da ake koyar da 'yan jaridar yadda ake bayar da taimakon farko ga jama'a kafin zuwa asibiti Ahmed Abba
Talla
03:17

Red Cross ta koya wa 'yan jarida aikin jin-kai

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.