Ilimi Hasken Rayuwa
Tasirin shirin yaki da Jahilci a jihohin Kano da Sokoto kashi na 4
Wallafawa ranar:
Kunna - 09:30
Shirin 'Ilimi Hasken Rayuwa' wanda Bashir Ibrahim Idris ke gabatarwa, ya dora ne kan tattauna batun gagarumin shirin gwamnatin Najeriya na yaki da jahilci a jihohin Kano da Sokoto.