Najeriya
An kaddamar da sabon shirin ilimantar da mata a jihar Nija
Lura da muhimmancin ilimi musamman ga ‘ya’ya mata, ta sa wata kungiya mai zaman kanta a yankin Suleja, da ke jihar Neja a tarayyar Najeriya kaddamar da wani shirin yaki da jahilci a tsakanin mata. Wakilinmu a Abuja Muhammad Sani Abubakar, ya halarci wurin bikin yaye daliban ga kuma rahoton da ya hada mana.
Wallafawa ranar:
Talla
An kaddamar da sabon shirin ilimantar da mata a jihar Nija
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu