Isa ga babban shafi

Kotun Amurka ta yi watsi da bukatar kungiyar IPOB kan Najeriya

Wata Kotu dake birnin Washington a Kasar Amurka ta yi watsi da karar da Kungiyar dake fafutukar kafa Kasar Biafra ta kai cewa Gwamnatin Najeriya ta ba su Miliyoyin daloli a matsayin diya.

Wasu daga cikin magoya bayan kungiyar IPOB a birnin Aba. 28 ga watan Mayu, 2017.
Wasu daga cikin magoya bayan kungiyar IPOB a birnin Aba. 28 ga watan Mayu, 2017. STEFAN HEUNIS / AFP
Talla

Kungiyar ta bakin Godson M. Naka sun nemi a basu kashi 40 cikin kudi dala miliyan 550, daga cikin kudaden da aka gano na Abacha a kasashen ketare.

Yayin zantawa da sashin Hausa na RFI, daya daga cikin ‘yan kabilar ta Igbo, Mazi Obinna Oparumo, ya ce zasu mutunta hukuncin kotun.

00:44

Obinna Oparumo kan Kotun Amurka ta yi watsi da bukatar kungiyar IPOB kan Najeriya

Nura Ado Suleiman

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.