Isa ga babban shafi
Najeriya

Akwai kyakkyawan fata kan ci gaban tattalin arzikin Najeriya - IMF

Asusun bada lamuni na Duniya IMF, yace hasashensa ya nuna cewar Najeriya zata samu cigaban tattalin arzikin ta na matsakaicin lokaci.

Tambarin hukumar bada lamuni ta duniya a IMF a birnin Washington, Amurka.
Tambarin hukumar bada lamuni ta duniya a IMF a birnin Washington, Amurka. REUTERS/Yuri Gripas
Talla

Rahotan asusun ya bayyana cewa akwai alamu mai kyau bna bunkasa tattalin arzikin kasar duk da yan matsalolin da ake fuskanta, sakamakon sauye sauyen da gwamnatin kasar ke aiwatar wa, wanda asusun yace ya zama wajibi a gaggauta su.

Asusun tace tashin farashin mai zai taimakawa kasar sosai, ganin yadda kwanciyar hankalin da aka samu a Yankin da ake hako man ya dore.

Sai dai IMF ya ce yayin da tattalin arzikin Najeriya ke farfadowa sannu a hankali, har yanzu akwai mutane da dama da ke cikin halin matsi a kasar.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.