Najeriya
Kwale-kwale ya bace da mutane 150 a jihar Kebbi Najeriya
Rahotanni daga jihar Kebbi a Najeriya na cewa wani kwale-kwale shake da mutane 150 ya bace,bayan ya nutse a kogi dake Karamar Hukumar Ngaski.
Wallafawa ranar:
Talla
Shugaban karamar hukumar Garba Hassan ya fadi cewa an sami gawan mutane 8 amma saura mutanen babu duriyar su.
Daya daga cikin wadanda suke cikin kwale-kwalen, wanda ya tsallake rijiya da baya, ya fadi cewa suna tsakiyar tafiya jirgin ya yi karo da wani abu a cikin ruwa.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu