Majalisar Malaman Kano ta yi nazari bisa dokokin aure
A Larabar data gabata majalisar Malamai ta jihar Kano tayi zaman duba kundin sabbin dokokin da suka shafi batun aure da mai martaba Sarkin Kano Muhammadu Sununsi II ke bukatar a tattabatar da su, kafin mika su ga majalisar dokokin jihar.
Wallafawa ranar: Chanzawa ranar:
Zuwa yanzu a iya cewa tun bayan da mai martaba Sarki Sunusi na biyu ya gabatar da bukatar kan batun samar da dokar da zata kawo gyara a batun karin aure, ake cigaba da tafka muhawara mai zafi tsakanin jama’a, inda sabanin fahimta ya yawita kan batun.
Ga dai karin bayani cikin rahoton da wakilinmu a jihar Kano Abubakar Isa Dandago ya hada.
Majalisar Malamai ta yi nazari bisa bukatar Sarkin Kano kan aure
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu