Najeriya
Sarkin kano ya sauke dokar takaita Sadakin aure a Kano
Sarkin Kano Muhammadu Sanusi na 2, ya soki matakin takaita sadakin aure a jihar, a wani yunkuri na kare hakkin mata. Batun da ke zuwa adai-dai lokacin da ake ci gaba da jan kune kallon yadda maza ke kin daraja aure.
Wallafawa ranar:
Talla
Sarkin Sunusi ya kuma ce daga yanzu duk mai sarautar da aka samu da cin zarafin matar sa to daga ranar ya yi sallama da rawanin sa. Wakilinmu Abubakar Isa Dandago na dauke da karin bayani a rahotansa.
Sarkin kano ya soki dokar takaita Sadakin aure a Kano
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu