Isa ga babban shafi
Jamus-Nijeriya

Jamus ta tallafa wa Najeriya a yaki da Boko Haram

Gwamnatin Jamus ta bai wa Najeriya tallafin na'urar soji da kuma kudaden da suka kai Euro miliyan uku don yaki Boko Haram a yankin arewa maso gabashin kasar. Tallafin dai ya hada da na'urar hangen nesa da kuma na'urar gano bama-baman da aka binne.Wakinmu Kabir Yusuf ya aiko mana da rahoto

Jami'an sojin Najeriya
Jami'an sojin Najeriya
Talla

03:01

Jamus ta tallafa wa Najeriya a yaki da Boko Haram

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.