Isa ga babban shafi
Najeriya

Alkalluman fararren hula dake mutuwa ya karu a Najeriya

Rahoton da wata kungiyar ta fitar a Najeriya na cewa an samu karuwar alkaluman fararren hula dake rasa rayukansu a shekarar 2015 a kasar, fiye da shekarun hudu da suka gabata.

Boko Haram tayi sanadi karuwar fararren hula dake mutuwa a Najeriya
Boko Haram tayi sanadi karuwar fararren hula dake mutuwa a Najeriya STRINGER / AFP
Talla

Kungiyar mai suna AOAV, ta ce hakan ya biyo bayan hare-haren kunar bakin wake da mayakan Boko Haram ke kaiwa musamman a yankin arewa maso yammaci kasa.

AOAV ta ce yawan mamata da kuma wadanda ke samun rauninka ya karu da kashi 190 fiye da yadda al’amarin yake a shekarun baya, Kuma Kashi 76 cikin 100 na mamatan farraren hula ne.

 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.