Nigeria
Sojojin Najeriya Sun Kama Masu Taimakawa 'Yan Boko Haram 4
Sojan Nigeria ta sanar da kama wasu mutane 4 da ake zargin su suke taimakawa ‘yan kungiyar Boko Haram a yankin Arewa maso gabashin kasar.
Wallafawa ranar:
Talla
Kanar Sani Usman Kukasheka, Daraktan hulda da jama’a na rundunar shi ya bayyana haka a cikin wata sanarwa da ya rabawa manema labarai.
Sanarwan na cewa an kama su a garin Rann, Hedkwatan karamar Hukumar Kale-Balge a jihar Borno.
Ayyukan hashsha da 'yan kungiyar Boko Haram ke yi a yankin Arewa maso Gabashin Nigeria.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu