Najeriya
Kotun Najeriya ta bayar da Belin Bukola Saraki
Kotun Ladabtar da ma’aikata a Najeriya ta bada belin shugaban Majalisar Dattawan kasar Bukola Saraki wanda aka gurfanar a gaban ta saboda zargin da ake masa na bada bayanan karya lokacin da yake gwamnan Jihar Kwara.
Wallafawa ranar: Chanzawa ranar:
Talla
Bayan karanta masa tuhume tuhume 13, Saraki ya ki amincewa da aikata laifi, wanda daga bisani alkali ya bada shi beli.
Lauyan gwamnati Rotimi Williams ya bayana cewa lalle an samu ci gaba a harakar shari’a a Najeriya domin babbar nasara ce a gare su kasancewar Shugaban Majalisa dattawan kasa Saraki Bukola a kotun.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu