Najeriya
Ziyarar Ban Ki-moon a Najeriya
Sakatare Janar na Majalisar Dinkin Duniya Ban Ki- ya kawo ziyarar aiki a Najeriya, a yau a ranar Litinin inda ya gana da shugaban kasar Mahammadu Buhari a birnin Abuja, kan batutuwa da dama da suka hada da ta’addanci, sauyin yanayi da dai sauransu. Wakilinmu na Abuja Muhammad Kabir Yusuf ya aiko da rahoto dangane da ziyarar.
Wallafawa ranar:
Talla
Rahoto: Ziyarar Ban Ki-moon a Najeriya
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu