Isa ga babban shafi
Najeriya

Za a bi didigin kudin man Feturin da NNPC ya karkatar

Gwanan Jihar Edo da ke Najeriya Adams Oshiomhole ya ce a cikin shekaru uku kanfanin man kasar NNPC ya tara kudaden da suka kai trillion sama da 8 amma kuma trillion 4 da kusan rabi ya saka asusun gwamnatin kasar.

Getty Images/Suzanne Plunkett
Talla

Gwamnan ya ce bankin ya soke sama da trillion 3 a aljihun sa inda ya kashe su ba tare da amincewar gwamnati ba.

Oshiomhole ya kuma tabbatar da cewar an kwashe sama da Dala biliyan 2 daga asusun rarar man fetur a watan Nuwamba na bara ba tare da amincewar majalisar tattalin arzikin kasar ba.

Gwamnan ya ce yanzu haka sun kafa kwamitin mutane 4 dan nazarin takardun bayanan kanfanin man dan gano gaskiyan abinda ya kun sa.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.