Buhari ya rusa hukumar zartarwar NNPC
Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya rusa hukumar zartarwa ta kamfanin mai na kasar NNPC a yau juma’a. A wata wasika da shugaban ofishin ma’aikata na Tarayyar Danladi Kifasi ya sanya wa hannu, Buhari ya jinjina wa mamabobin hukumar gudanarwar da aka sallama.
Wallafawa ranar:
Kamfanin na NNPC dai shi ne ke kula da batutuwan da suka shafi mai da iskar gaz da kasar ke fitarwa, kuma su ne manyan hanyoyin da kasar ke samun kudaden shiga.
Ministan kula da man fetir ne ke jagorantar hukumar Zartarwar Kamfanin NNPC wanda rashawa ya yi wa katutu musamman bayan zargin bacewar kudi dala biliyan 20.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu