Mu Zagaya Duniya
Amnesty ta zargi manyan Sojin Najeriya da cin zarafin bil Adama
Wallafawa ranar:
Kunna - 20:10
A wannan makon shirin mu zagaya duniya da ke mayar da hankali kan muhimman labaran da suka fi daukar hankulan Jama’a a sassa daban-daban na duniya zai yadda zango ne a tarayyar Najeriya, domin duba zargin da kungiyar na ta Amnesty keyiwa manya sojin kasar da laifin azabtar da mutane da kuma kashe fararren hula, da kuma yadda ziyara shugaban kasar Muhammadu Buhari a Nijar da Chadi ta kaya, tare da Umaymah Sani Abdulmumin