Najeriya
Jahilci na haifar da hasarar kuri’u a zaben Najeriya
Alkalumma daga zaben shugaban kasa da aka gudanar a Najeriya, na nuna yadda jahilcin ma su kada kuri’a, ya kai ga sokewa da hasarar dubban kuri'u a wasu jihohin kasar, inda a wasu wurare ma jimillar kuri'un da aka soke ya zarta adadin abinda wata jam'iyya ta samu. Shehu Saulawa ya duba hasarar da masana ke cewa mulkin Dimokiradiyyar Nigeria ya yi daga wannan Jahilcin a cikin rahotonsa.
Wallafawa ranar:
Talla
Rahoto: Jahilci na haifar da hasarar kuri’u a zaben Najeriya
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu