Bam ya sake tashi a Abuja
Wani Bam ya sake tashi a wata kasuwar Abuja.Rahotani daga birnin tarayyar Najeriya na Abuja na cewar da Marecen yau ne Bom ya sake tashi a Abuja.
Wallafawa ranar: Chanzawa ranar:
An bada labarin cewar jami’an hukumar bada agajin gaggauwa ta kasar wato NEMA sun taimaka wajen garzayawa da mutanen da hatsarin ya rutsa da su zuwa Asibitin.
Sheidu gani da ido sun bayyana cewa motocin hudu ne suka lalace sanadiyar tarwacewar wannan bam.
Hukumomin sun tabbatar da aukuwar lamarin, yayi da jami’an tsaro ke ciggaba da gudanar da sitirin dama gudanar da bicinke a kai.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu