Gurbataccen iska yana kisan Al’umma a duniya
Hukumar lafiya ta duniya WHO tace kimanin mutane milyan 7 ne suka mutu sakamakon matsalar gurbataccen iska, musamman hayakin da ke fitowa daga injina da rishon dafa abinci, wanda har yanzu ke barazana ga lafiyar Dan Adam. Rahoton na WHO yace hayakin risho na dafa abinci ya fi zama barazana ga lafiyar al’umma. Kuma matsalar ta shafi kasashe masu tasowa da manyan kasashe. Najeriya na daya daga cikin kasashen da aka lissafa kuma Nasirudden Muhammad a cikin rahotonsa ya diba girman matsalar a cikin kasar.
Wallafawa ranar:
Rahoto: Gurbataccen iska yana kisan Al’umma a duniya
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu