Najeriya
An dauki matakan tsaro a Najeriya domin kirsemeti
A lokacin da kiristoci a fadin duniya ke bukukuwan kirsimeti na bana, hukumomin tsaron Najeriya sun dauki kwararan matakan tsaro a majami’u da sauran muhimman wurare, don dakile miyagun shirye shiryen bata-gari kamar yadda daga Bauchi, Muhammad Ibrahim ya aiko da Rahoto.
Wallafawa ranar:
Talla
Rahoto: An dauki matakan tsaro a Najeriya domin kirsemeti
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu