Norway
Akwai wasu wurare da Dan Bindiga dadin na Norway ke neman kai hare hare
Dan bindiga dadin daya hallaka mutane 77 a kasar Norway, ya shaida wa ‘yan sandan kasar cewa yana akwai wasu wuraren da yake hari.Anders Behring Breivik ya tabbatar da haka wa jami’an ‘yan sandan dake masa tambayoyi, amma basu bayyana wa manema labarai ko wuraren akwai fadar Sarkin kasar ta Norway da helkwatar jam’iyya mai mulki ba.
Wallafawa ranar: