Isa ga babban shafi
France

Kasashe Masu Karfin Tattalin Arziki Na G-8 Na Taro A Faransa

Yau Alhamis  shugabannin kasashe masu yalwar azikin masana’antu wato G8, suka  hadu a birnin Normady, da ke gabar ruwan kasar Faramnsa, don fara taron kungiyar.Nasiruddeen Muhammad ya hada mana rahoto kan wasu daga cikin batutuwan da za a tattauna a wajen taron.

Tambarin Kungiyar Kasashen G-8
Tambarin Kungiyar Kasashen G-8 rfi
Talla

00:54

Nasirudeen Mohammed

Fara zaman taron  batutuwan da zasu tattauna, za su tabo rikice-rikicen da ake yi a kasashe irinsu Libiya, Siriya da dai makamantansu.

Dr Aminu Umar na Kwalegen Fasaha ta Kaduna Nageriya ya yi mana tsokaci kan dalilan da su ka sa zaman taron na bana, zai tattauna kan kasashen da ake rikici a cikinsu.

03:11

Tattaunawa da Dr Aminu Umar

 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.