Isa ga babban shafi

An yi jana'izar dan jaridan Aljazeera da aka kashe a Gaza

A Asabar din nan ne aka gudanar da jana'izar dan jaridar tashar talabijin na Aljazeera da harin Isra'ila ya yi sanadin mutuwarsa a Gaza, a yayin da ya ke aki a makarantar nan da Isra'ila ta kai farmaki a Khan Younis.

Hayaki kenan da ke tasowa daga birnin Khan Younis na Zirin Gaza
Hayaki kenan da ke tasowa daga birnin Khan Younis na Zirin Gaza REUTERS - IBRAHEEM ABU MUSTAFA
Talla

 

Samer Abudaqa, wanda  ya samu munanan raunuka yan mutu ne bayan da ma’aikatan lafiya suka gaza zuwa inda  yake don yi masa taimako saboda yada Amurka ta zafafa hare hare..

Babban wakilin Aljazeera a Zirin  Gaza, Wael al-Dahdou ya samu rauni a wannan harin da ya  kashe Samer a jiya  Juma’a.

Tashar Aljazeera ta yi zargin cewa da gangan Isra’ila take kai wa ma’aikatanta da iyalansu hari a Zirin Gaza.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.