Isa ga babban shafi
UN-Haiti

Majalisar Dinkin Duniya ta Rufe Aikin Dakarun Wanzar da zaman lafiya a Haiti.

Komitin sulhu na MDD ya amince da babban rinjaye domin  rufe aikin ayarin Dakarun wanzar da zaman lafiya dake aiki a kasar Haiti.

shugaban majalisar dinkin duniya Antonio Guterres
shugaban majalisar dinkin duniya Antonio Guterres REUTERS/Tiksa Negeri
Talla

Wannan na zuwa ne bayan sun kwashe shekaru 13 a kasar.

Komitin sulhu na Majalisar Dinkin Duniya ya amince da a kafa wata karamar sabuwar runduna ta ‘yan sanda zalla domin maye gulbin ayarin Dakarun dake Haiti.

Daga ranar 15 ga watan Oktoba na wannan shekara ne  ake sa ran a fara aiki da sabon tsarin.

 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.