Syria
Fararen Hula 8 sun mutu a hare-hare a gunduman Idlib na kasar Syria
An kai wasu jerin hare-hare ta sama a Arewa maso yammacin kasar Syria inda wasu kungiyoyi dake da halaka da kungiyar Alqaeda suka ja daga kuma mutane akalla takwas suka gamu da ajalinsu yau Asabar.
Wallafawa ranar:
Talla
Majiyoyin samun labarai na cewa an kai wannan hari ne a garin Maarat Masrin dake gunduman Idlib, kuma yawancin mamatan fararren hula ne.
Duk da wannan ana ganin da dama-dama hare-haren da ake kaiwa tun bayan da Russia da Turkiyya suka shiga batun tsagaita wuta a yakin da ake yi.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu