Amurka
''Zaben Amurka ya fito da bambamci tsakanin Al'ummar kasar''
'Yar Takarar shugabancin Amurka Hillary Clinton ta ce zaben da aka yi a kasar ya dada fito da bambamcin da ke tsakanin al’ummar kasar.
Wallafawa ranar:
Talla
Yayin da ta ke jawabi wajen wani taron masu bada agaji, Clinton ta ce Amurkawa da daman a tambayar kan su ko wannan ita ce Amurka da suke buri, ganin yadda aka samu rarrabuwar kawuna.
Clinton ta bukaci Amurkawan da su ci gaba da jajircewa, inda ta ke cewa fafutukar su ta zabe ba wai na mutum guda bane.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu