Isa ga babban shafi
Saudi

Saudiyya Ta Zartas da Hukuncin Kisa Kan Mutane 72 a Bana.

Yau Lahadi an zartas da hukuncin kashe wani mutun a kasar Saudiyya saboda laifin kisa, wanda shine mutun na 72 da aka zartas masa da wannan hukunci a cikin shekara ta 2016.  

Taswirar kasar Saudiyya da makwabtan ta
Taswirar kasar Saudiyya da makwabtan ta Fuente: Google Maps.
Talla

Mutumin mai suna Hadian al-Qahtani an same shi da laifin harbe wani mai suna Abdullah al-Qaoud da bindiga bayan wata ‘yar takaddama tsakanin su.

Fille kan wanda aka zartsa masa da hukuncin kisa ake yi a kasar Saudiyya.

Kididdiga na nuna mutane 47 an kasha su a bana saboda ayyukan taaddanci ne.
 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.