Isa ga babban shafi
Girka-Libya

Girka zata tura talllafin abinci ga ‘yan tawayen Libya

A yau juma’a ne gwamnatin kasar Girka ta bada sanarwar aikawa da jirgin ruwa mai dauke tallafin abinci da magani ga ‘yan tawayen Libya a Benghazi.Jirgin ruwan mai dauke da tallafin zai tashi ne a tsibirin Salamis dake kusa da Athens, kuma ana sa ran zai isa Benghazi cikin sa’o’I 40. Wannan dai wani yunkuri ne karfafawa ‘yan tawayen kwarin gwiwar kifar da gwamnatin Ghaddafi.A watan Aprilu ne kasar Girka ta rufe ofisoshin jekadancinta dake Tripoli a kasar Libya. 

Tawagar 'yan tawayen Libya a Benghazi
Tawagar 'yan tawayen Libya a Benghazi
Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.