Isa ga babban shafi
Libya

NATO ta zafafa hare haren kan birnin Tripoli na LIbya

Karfafan fashe fashe sun ratsa Tripoli babban birnin kasar Libya, kusa da gidan shugaba Mu’ammar Ghaddafi, sakamakon hare haren da kungiyar kawacen Tsaro ta NATO ke ci gaba da kaiwa, ba tare da kaukautawa ba.Wani shaidar gani da ido, ya shaidawa kanfanin Dillancin labaran Faransa cewar, sun ji karar fashe fashe shida, yayin da jiragen yaki suka yi shawagi a sararin samaniyar kasar.

Reuters/Louafi Larbi
Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.