Afghanistan
Harin bama bamai ya kashe mutane tare da jikkata da dama a Afghanistan
Mutane 2 sun mutu a Afghanistan, sakamakon fashewar wasu bama-bamai uku a birnin Jalalabad a ranar Asabar.
Wallafawa ranar:
Talla
Harin dai shi ne irin sa na farko da aka kai a Afghanistan bayan sake karbe mulkin kasar da kungiyar Taliban ta yi a watan Agusta.
Bayanai sun ce akwai mata da kananan yara a cikin mutane akalla 18 da suka jikkata a harin bama baman.
Jalalabad shi ne babban birnin Nangarhar, in da kuma ke zama yankin da kungiyar IS reshen Afghanistan ke da karfi.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu