China- Majalisar Dinkin Duniya
Majalisar Dinkin Duniya ta damu da tsare musulmi milyan 1 a China
Majalisar Dinkin Duniya ta bayyana damuwa kan yadda hukumomin China ke tsare da 'yan kabilar Uighur Musulmi kusan miliyan guda a karkashin wani shiri na yaki da ta’addanci.
Wallafawa ranar:
Talla
Majalisar ta bukaci gaggauta sakin daukacin mutanen da ake tsare da su, yayin da 'yan Majalisun Amurka suka bukaci sanyawa manyan jami’an China takunkumi kan tsare mutanen a Yankin Xinjiang.
Kasar China taki amincewa da zargin, inda ta ke cewa wadanda ta kama masu tayar da hankali ne a Yankin.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu