Isa ga babban shafi
Afghanistan

Al'ummar Afghanistan na zaman makoki

Al’ummar Afghanistan na zaman makokin a yau Lahadi bayan kungiyar IS ta kaddamar da harin kunar bakin wake kan jama’ar da ke zanga-zanga a birnin Kabul, inda ta kashe mutane 80 tare da raunata 230. 

Kungiyar IS ta dauki alhakin kaddamar da harin na Kabul, inda ta kashe mutane 80 da ke zanga-zanga
Kungiyar IS ta dauki alhakin kaddamar da harin na Kabul, inda ta kashe mutane 80 da ke zanga-zanga . REUTERS/Omar Sobhani
Talla

A jawabinsa da aka watsa ta kafar talabijin, shugaban kasar, Ashraf Ghani ya lashi takobin daukan fansa kan maharan na jiya.

Tuni dai Majalisar Dinkin Duniya ta bayyana harin wanda aka kai kan mabiya Shi’a daga kabilar Hazara a matsayin laifin yaki.
 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.