Afghanistan
Afghanistan ta rataye mayakan Taliban
Gwamnatin Afghanistan ta rataye wasu 'ya'yan kungiyar Taliban guda 6, wanda shi ne irin sa na farko tun bayan kawo karshen gwamnatin shugaba Ahmed Karzai.
Wallafawa ranar:
Talla
Shugaba Ashraf Ghani ya yi alkawarin kashe 'ya'yan kungiyar Taliban bayan wani kazamin harin da suka kai a watan jiya a birnin Kabul wanda ya hallaka mutane 64.
Aiwatar da kisan wanda shi ne na farko a karkahsin mulkin Ghani, za ta kawo karshen duk wani yunkurin sasantawa da 'ya'yan kungiyar.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu