Yemen-Saudi Arabia
Kokarin kutsa kai Taez ya hallaka mutane da dama
Akalla mayakan al-qaeda 17 ne suka rasa rayukansu da ‘yan sanda 2 a wani rikicin kwanaki 2 da ake gwabzawa tsakanin ‘yan tawaye da dakarun gwamnati a Aden.
Wallafawa ranar:
Talla
Wannan rikici ya biyo bayan kokarin da dakarun gwamnatin kasar ke yi wajen kutsa kai Taez da mayakan Huthi ke iko da shi tsawo watanni a kudu maso yammacin kasar
Rikicin da Aden yanzu ya bazu har zuwa Mansura inda rundunar kawance da Saudiya ke jagora ke kokarin kwatowa daga hannu mayakan Jihadi kasar tun jiya Assabar.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu