Isa ga babban shafi
Yemen

Al’ummar Yemen sama da 170 ke gudun hijira

Rahoton Majalisar Dinkin Duniya na cewa mutane sama da dubu 170 yakin kasar Yemen ya tilastawa tserewa daga kasar zuwa kasashen dake yankuna Africa kamar da suka hada da Habasha da Somalia da Sudan.

'Yan gudun hijiran Yemen da ke kutsa kai Yankunan Afrika
'Yan gudun hijiran Yemen da ke kutsa kai Yankunan Afrika AFP PHOTO / TONY KARUMBA
Talla

Sanarwar ta biyo bayan bukatar Majalisar na neman tallafin kudi akalla dala miliyan 94 don dawainiyar wadanda suka gujewa yake-yake a sassan duniya tun daga shekara 2016.

A cikin kasar Yemen ka dai kusan kashi 80 na al’ummar kasar ne ke da bukatar taimako a cewar Majalisar inda ta ce wahalhalun da ‘yan gudun hijra ke fusknata abu ne mai tayar da hankali.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.