Philippines
Girgizar kasa ta Hallaka Mutane 43 cikin kasar Philippines
A kasar Philippines mutane akalla 43 suka gamu da ajalin su sakamakon girgizar kasa data rusa gidaje da barnar gaske a fadin kasar.
Wallafawa ranar:
Talla
Da rana tsaka akace girgizan kasar ta faru, a yankin tsubirin Negros da cebu.
Bayanai na nuna cewa Hukumomin kasar na ta aikin ceton rayukan jamaa.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu