Isa ga babban shafi
Philippines

Girgizar kasa ta Hallaka Mutane 43 cikin kasar Philippines

A kasar Philippines mutane akalla 43 suka gamu da ajalin su sakamakon girgizar kasa data rusa gidaje da barnar gaske a fadin kasar.

Wikipedia
Talla

Da rana tsaka akace girgizan kasar ta faru, a yankin tsubirin Negros da cebu.

Bayanai na nuna cewa Hukumomin kasar na ta aikin ceton rayukan jamaa.
 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.