RAHOTO
Ma'aikatan kamfanonin masaku sun gudanar da zanga-zangar rashin albashi a Kamaru
Ma'aikatan kamfanonin masaku a kasar Kamaru, sun gudanar da zanga-zangar abin da suka kira gaza biyan su albashin watanni 13 da gwamnatin kasar ta yi.
Wallafawa ranar:
Kunna - 03:04
Talla
Wannan na zuwa ne, yayin da 'yan kasar ke bayyana damuwa bisa tsadar rayuwar da suke fuskanta, bayan kara farashin manfetur da gwamnati ta yi.
Shiga alamar sauti, domin sauraron cikakken rahoton da Lirwanou Ousmane Shehu ya gabatar.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu