Isa ga babban shafi

Majalisar Dinkin Duniya ta ce kimanin mutane miliyan 2,4 ne ambaliya ta shafa a kasar Sudan

Majilisar dikin duniya ta bayyana cewa, ambaliyar ruwan da aka samu sanadiyar saukar ruwan sama masu karfi a nahiyar Afrika sun yi sanadiyar raba kimanin mutane miliyan 2,4 da mahallansu a kasar Soudan dake yankin gabashin nahiyar Afrika. A yayin da tawagar ayukan jinkai ta MDD OCHA ke cike da damuwa kan barazanr da ake fuskanta ta barkewar ciututuka dake da alaka da ambaliyar,  irinsu cutar amai da gudawa, ta Cholera a cewar hukumar bayar da agajin ta MDD.

wasu yaran somaliya a sansanin yan gudun hijirarar dake cikin kasar 6 novembre 2023.
wasu yaran somaliya a sansanin yan gudun hijirarar dake cikin kasar 6 novembre 2023. REUTERS - FEISAL OMAR
Talla

 

Tuni dai yanzu haka aka gano alamun bullar annobar ta amai da gudawa  choléra, inda masu ayukan jinkan suka bayyana matukar damuwa kan barazanar da alúmomi dake samun dan karamin tallafi ke fuskanta. Yanzu haka dai MDD ta bayyana cewa.

Kasar Sudan dai na fuskantar matsaloli kala kala da suka hada da na yakin basasar da ya daidaita kasar tsakanin rundunar sojin kasar da ta kai daukin gaggawa da yanzu haka ya yi sanadiyar hasarar rayukan fararen hula sama da dubu 10  

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.