Rahoto kai-tsaye daga Zuma Rock bayan hari kan sojojin Najeriya
A jiya Alhamis ne masu dauke da makamai suka kaddamar da harin kan shingayen sojoji da ke mashigar Abuja, babban birnin Tarayyar Najeriya.
Wallafawa ranar: Chanzawa ranar:
Kunna - 01:39
Talla
Yanzu haka mahukunta a Najeriya sun jibge karin jami’an tsaro dauke da manyan makamai kusa da Zuma Rock da ke mahadar shiga fadar gwamnatin kasar.
Latsa alamar sauti domin sauraron rahoton Isma’il Karatu Abdullahi.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu