Ghana
Cin zarafin 'yan jarida ya janyo caccaka daga majalisar dokokin Ghana
Shugaban Majalisar Dokokin kasar Ghana ya bayyana matukar bacin ran sa da yadda jami’an 'yan Sanda ke cin zarafin 'yan Jarida.A cikin wannan rahoto na Abdallah Sham'un Bako, za ku ji yadda wasu 'yan jarida suka yi bayanin yadda 'yan sanda suka keta musu haddi.
Wallafawa ranar:
Kunna - 01:33