Isa ga babban shafi

Facebook da Twitter sun yi kashedi ga hukumomin Habasha

Fira Ministan Habasha ya bukaci ‘yan kasar sa da su kasance cikin shirin sadaukar da rayukansu da ceton kasar daga barazanar tsaron da take fuskanta. Yanzu kam kafoffin sada zumunta na Facebook da Twitter sun sanar da dauka matakan sa ido kan wasu daga cikin kalaman  Firaministan kasar da kan iya tunzura jama’a.

Wasu daga cikin al'umar kasar Habasha masu goyan bayan Firaministan kasar
Wasu daga cikin al'umar kasar Habasha masu goyan bayan Firaministan kasar EDUARDO SOTERAS AFP
Talla

Shafin sada zumunta na Facebook ya sanar da goge wasu daga cikin sakonnin Firaminista Aby Ahmed,lamarin da ya fusata hukumomin wannan kasa.

Firaministan Habasha Abiy Ahmed
Firaministan Habasha Abiy Ahmed AFP - AMANUEL SILESHI

A baya bayan nan ne dai Amurka ta baiwa jami’an diflomasiyyar ta umarnin ficewa daga Habasha, yayin da yakin da ake gwabzawa tsakanin ‘yan tawayen Tigray da dakarun gwamnati ke kara tsananta.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.